Sexxy Boss Complete Hausa Novel

SEXXY BOSS Complete Hausa Novel Written By Maman Teddy



Posted byAiHausa Novel
Price500
CategoryHausa Ebooks
Uploaded On26 Jan, 2023
Upload Time8:29 pm
Hits218 Views
Author

Maman Teddy

Writer Group

Nil

Novel Genre

CommentNo Comments

SEXXY BOSS LADY Complete Hausa Novel Written By Maman Teddy

_ZARIA_

"Tafiya take zaf zaf zaf bata ko kallon gaban ta , idanun ta sun rufe a tayaya zata samu kuɗi don tayi jari ta gaji da zaman banzan da take , na ɗaya dai Makarantar ta gama shi wato secondary School , duk da tun da ta fara makaranta akaf rayuwar ta tun daga tashin ta har zuwa yi yanxu bata jin ta taɓa zaman aji sau talatin . Idan kina neman cikakkiyar un serious student to ita ɗin lamba ɗaya ce . Amma a idon duniya ganin mai ilimi suke mata ,saboda cika bakin ta , ga iya wasa kai . Bata cikakken dogon magana bata sa turanci ba a ciki , kasantuwar layin su wuraren cikin kasuwa ne duk ƴan ƙauye ne sai wanda basu yi ilimin zamani ba yasa suke mata kallon Wata irin fitinanniyar mai ilimi da babu kaman ta kaf unguwan . Wannan yasa take samun girmamawa daga mutanen unguwan tasu . Kaman yanda Umaima ta saba yanzu ma juyawa tayi tana ganin Wani yaro Wato Sulaiman yaron layin su , yana tafe gyefen sa da Akuyar gidan su yasa igiya a saman kan ta yana jan ta zai kaita gida . Kai Sulaiman ..! Umaima ta kira sunan shi tana cigaba da cewa " Ka riƙe head ɗin goat ɗin nan da ƙyau kar tayi running away... Duk da bai fahimta mai take nufi ba don duk ya birkice ya ɗauka wani irin lafiyayyen turanci tayi masa na ƴan ƙasan waje ,wannan yasa jikin shi na rawa ya ƙara kama akuyan yana cewa " To Umaima . Hurryoooo hurryoooo tayi maganan tare da raɓashi , hurry up ta koma dashi hurryoooo. Wuce shi tayi tana isowa dandalin mazan layin da suna ganin ta kowa ya hau washe baki yaga mai ilimi ,nan suka hau faɗin Barka da yammaci Umima . Murmushi Umaima tayi tana ɗaga masu hannu kamin tayi magana ne sai ga Sama'ila yazo da mashin a wani irin gudu ya wuce wurin fiiiiiiiiiii tare da bi takan Kazan dake gyefen hanya . Rintse ido Umaima tayi kamin tayi magana samarin layin sunyi saurin nufar inda kazan take wushishshiren mutuwa , Yayi da Sama'ila ya tsayar da mashin ɗin nashi can gaba yana isowa inda kazar take a ƙwance tana wushishshire . 

Ganin mutane sun rufa wurin kaman an kashe rai yasa Umaima ƙarisawa cikin sauri tana tafiya zaf zaf irin tafiyar nan nata ,ga ƙiba gata ƴar gajera , nufa wurin tayi tana leƙawa ,nan taga hanjin kaza a waje , rintse ido tayi tana faɗin " Eyya kazan tayi gone. Yanzu Sama'ila abun da za'a yi shine ka ɗauki kaxan nan Kabi gida gida ka nema mai shi . Kamin ta rufe baki ne mazan layin suka amshe ta da tabbas kuwa haka za'ayi ,ka nemi mai wannan kaza ka a bata haƙuri.


Juyawa Umaima tayi zata tafi sai kuma ta juyo tana kallon Samarin tare da cewa " Samari Inshaallh gobe zan fara sayar da shayi , da yammaci sai kun zo siya. Duk da a wannan wurin aƙwai wanda hakan baiyi masu ba , amma ganin da yawa sunfi riji'a mata yasa kowa cewa " Zasu zo goben Inshaallh . Don dama ita Umaima aƙwai faɗa da tsiwa , Ta kama yaran layi duka ,haka almajiran Layi sam bata da kirki amma a haka tana da masoya saboda fara'ar ta da iya zubo zance ga kuma uwa uba turancin ta ,da suke ganin duk Zaria babu kaman Umaima indai turanci ne. 


Fitowa tayi daga layin nasu zata tsallaka titi sai taji Muryar nadabo yana kirar ta da" Malama Umaima , cikin sauri ta juyo tana washe baki tare da cewa " Na'am Nadabo ya akayi ?. Murmushi Nadabo yayi yana nuna mata sabon shagon askin da ya buɗe tare da cewa " Kinga Shagona Dana buɗe na aski , Mani ne yake zanen kayan aski a jikin shagon ,gani nayi duk layin nan babu mai ilimin ki shiyasa nace a bari Kizo kisa ma shagon suna . Ƙara wangale baki Umaima tayi tare da gyara wuyar hijabin ta , tana cewa " Ƙwarai kuwa haka ne.! To kai Mani ka shirya ka saurara sunan da zata faɗi sai ka sanya.!


Mani ne yace " To Nadabo ina ji. Shiru Umaima tayi don bata san sunan da zata faɗi da turanci ba , tun da ba iyawa tayi ba . A hankali ta tuno da wani jarida da take siya a wurin Baba ,Wai ita adohaka ya juya yana cewa " Na bar ma zuciyata.!


***


_LAGOS_ 

Gida ne da yakai ya kawo ,babban gida mai kuma ɗauke da be hawa hawa , bene ne aka ɗaura kusa huɗu , wanda zamu iya cewa " Duk girman Lagos ba gida irin wannan , ko ba'a faɗa maka ba kasan cikin gidan za'a samu under ground wato gidan ƙasa . Gaba da baya sojoji ne suka ke waye gidan , don babu security ko ɗaya ,sojoji ne suka zama security n wannan gidan... A hankali nake bin ko ina na gidan da kallo Ina kutsa kaina hanyar da fita . Wani irin falo na shigo wanda gaba ɗayan shi ban ga wani abu da ya yi kama da palstic ba har ƙofan wurin komai glasses ne kaman madubi haka kake ganin kan ka . Wani irin ihu nake ji ƙasa ƙasa ,can kuma na fara jin ihu haɗi da magana ...saurin ƙarakawa wurin nayi , wata irin babban mace na gani zindir tsirara haihuwar uwar ta , irin manyan ƙosassun hijiyoyin nan , ta wangale ƙafa ta wage mawa Saurayi matashi wanda ashekaru bai fi 28-29 ba yana buga mata gotso jikake fat fat fat...ita ko sai ihu take tana sambatu tare da faɗin aaahhh daɗi ,aahhhh washhh ciki SIR UMAIR  , wayyo Gin....wani zungura yayi mata nan bakin ta ya ɓace tana faɗin Washhh Doctor daɗi aahhhh ka kama gindina ka riƙe kayi tamun na bar maka washhh Aahhh Daɗiiiii aahhhh tana maganan Muryar ta na shiɗewa , yayin da ƴar tsakiyar ta take rawa kar kar , haɗa Gindin sa yayi da nata yana sa hudan shi tare da ɗaurata saman ƴar tsakarta dake rawa na jaraba , ya dannata ciki , wani irin ihunnn daɗi tasa tana kai hannun ta tare da ƙanƙanesa tana faɗin wayyo Doctor UMAIR aaahhh Gindin ka daɗi ,wayyyy zan sumaaaa ....shiiiii..! Taji yasa mata yatsar shi a laɓɓan ta , ware idanun ta tayi tana kallon kyakykyawan fuskar tamkar na balarabe hannun ta tasa tana jan sajen sa tare da shafawa idanun ta na fidda hawayen ɗaɗi , Umair Daɗɗiiiii tayi maganan tana jan kalaman nata. Pink lips ɗin shi ya ɗan cija ,wanda saurin rintse ido tayi tana furta aaaahhhh don ji tayi kaman durin ta ya gatsa , lulun manyan idanun sa ya watsa mata wanda tsakiyar su suke ash colour , akasin namu da yake baƙi , kallo ɗaya zaka yi ma Umair kasan cewan Half cast ne ba cikakken ɗan Africa . Cikin Muryar sa mai Dada haukata duk wasu matan dadiron nasa yace " Bana so ina sex da mace tana mun kuka , i hate that...!  Girgiza kai tayi alamun to , zata yi masa magana taga ya miƙe daga Kan ta yana tashi da'alama barin restroom din zaiyi . Saurin miƙewa tayi tana riƙo hannun shi , tana wani irin magana da rawar murya , Pls No no Umair pls... Kallon ta yayi don ya fahimta mai take nufi , Pls ko one round.


Juyawa zaiyi yaga takai hannun ta ƙasan durin ta tana fara caccaƙar durin nata a fichewar Hayyaci , wannan yasa shi dawowa a nan tsaye yanda take ya haɗa ta da bango yana ɗaga ƙafarta tare da zura Gindin sa cikin durin ta , a haka ya cinta kaman ya samu ɗanyar Nama Yana aikin buga mata wasu lafiyayyun gijagijen gotso , wanda kama baki tayi don ihun daɗi take son yi amma ya hanata hakan , acewan shi baya so..! Wannan yasa ta sai nishi take kaman mai naƙuda , kallon yanda idon ta sukayi waje yayi nan yasaki wani murmushi yana ƙara harba mata alƙalaman sa ciki , kawai sai ruwa sharrrrr ta fara ambaliyar ruwan daɗin ta ...bai tsaya ba ya zare Abun daɗin nasa yana juyawa tare da barin ta nan zube tana ambaliyar ruwan niima anan ƙwance ƙasa..! Ihu take tana faɗin Wayyo daɗi Wayyo gindina zai fita wayyo Aahhh ushhh You sexy Umair Daɗɗiiiii , You're SEXY BOSS.!


***


_JIRGIN OUSTRALIA_

Jirage ne kusan guda Ashirin suke sauka a filin saukar jirgi na Lagos , ko wanne jirgin sunan da zaka ga An rubuta shine U.B , Bin jiragen da kallo jami'an  gomnatin wurin keyi , babu mai zarran iya tunkara da sunan bincike   . Sai dai ƴan jaridu dake kai kawo wurin rattafa bayanin da suke son Fitar wa a safiyar gobe wato Monday Zasu fidda jaridar da makaman labarai.  Commionern ƴan sanda ne ya sauko daga ɗaya daga jiragen , wanda wannan ya nuna mawa ƴan jarida cewa " Wannan jirgin an shigo da su Nigeria ne da hannun gomnati , cikin sauri suka rufe Commioner tare da jefo masa tambayoyi kowa na faɗin nasa , Yallaɓai shin wannan jiragen na mene? Yallaɓai shin waye mamallallkin wannan jiragen? Yallaɓai shin gomnati.... Ya isa ya isa.! Yayi maganan tare da katse su ta hanyar ɗaga masu hannu , wannan jiragen ba na mutanen ƙasar Oustralia bane , na ɗan ƙasar mu ne , Sir Umair Ahmad moddibo . Matso shi ƴan jaridun sukayi don an zo inda suke so azo . Yallaɓai meye gaskiyar zargin da ake akan SIR UMAIR? Wasu suna cewa kudin sa bana sa bane , a gyefe guda kuma wasu suna cewa shi din professional doctor ne ,wasu kuma suna cewa a'a shi ɗin militry Army police ne. Wata ce ta kuma jefo masa tambaya da faɗin" yallaɓai munji a majiya labari Minister na tsaro wato Hajiya baraka ta sanar da cewa " Duk wanda yayo mata bin cike akan Umair ciki da wajen sa tasa ƙyautar kuɗi na dukar kudi kimanin Miliyan dubu ɗari biyu da hamsin... To ku meye aikin ku ? Kuje ku bincika mana?? Sir Umair ba mai laifi bane ,don haka mu ƴan sanda Ba zamuyi bincike akan abun da babu ba. nufar moton shi yayi, yayin da sauran jami'a suka dakatar da ƴan jarida.

***

Leƙawa tayi gidan Baba tana faɗin Baba Wai shin yau babu jarida ne ? . Babu na turanci sai na Hausa . Kai Baba baa samo jaridun bane ,na gama da wancen . Cikin mamaki baba ta juyo tana cewa " Kice kin karanta labarin Wannan matashin biloniyan nan , wanda idan za'a jero masu kuɗin Nigeria da suka fi kowa mutum sha biyar sai an saka sunan shi a ciki . Wai ya labarin yake ne?? . Ƙurrri Umaima tayi da ido tana kallon Baba Uwale don Jin ƙaryar ta an kusa ka mata . Cikin sauri tace " Eyya Baba Uwale ai Sani na bai mawa wani ɓangare daga cikin jaridun , ƙila da wurin shi mutumin . Ya labarin yake?? Taɓ aiko ana ta firar shi ko ina ma , ance shi mahaifin shi ne ɗan Africa Mahaifiyar shi Baturiya ce a Oustralia , kin san ƙasace mai yawan ƙarafa masu ƙyau da jabu , wannan yasa yake da maƙerar jirage da duk wasu abu da ya haɗa da ƙarfe ,da hakan ne yayi arxiƙi gigitaccen arxiƙi a ɗan shekarun shi ....ƴan jaridu wasu na zargin shi . Uhm wannan duk shirme ne su ƙarata..! 

Cewan Umaima tana shirin juyawa ne sai taji Muryar Uwar gidan baba Uwale Rabi  tana cewa " Ance ministan Tsaro ta sanya duk wani ɗan jarida ko gama gari da ya nemo masu masaniya akan Shi da yanda yake gudanar da kuɗin sa da kuma yanda yake samu ,wanda ya tona mata asirin shi zata bashi miliyan dubu ɗari biyu da hamsin. 



Cikin sauri Umaima ta juyo tana shirin karo da garu don ita kuɗin kawai taji , Baba Rabi Miliyan Fah kika ce? Duk wanda ya nemo sirrin shi zata bada...ke miliyan dubu ɗari biyu da Hamsin aka ce..! Masifa Baba meye Sunan mutumin ? . Kallon ta Baba Uwale tayi kamin tace " Kinji ki Umaima da wani magana me xakiyi da sunan shi?. Baba nidai ki faɗamun meye sunan shi ,a kuma ina yake zama da har aka kasa nemo komai nasa ?.  Murmushi Uwale tayi cike da shashantatar tace " A Lagos yake rayuwa sunan sa Sir Umair Ahmad moddibo..! A hankali a zuciyar Umaima tace " Zan nemo shi ,zanyi aiki a gidan sa a kuma ƙarƙashin sa ,zan kwashe sirrin sa ,na kaima hajiyar nan ,ta bani milliyoyin kuɗaɗe , Allah sarki har na fara tunanin sana'ar shayi , to na daina daga yau ....Ashe girman da mutane ke bani sun san zan ɗaukaka ne😂. 


Download

Click the below button to download, pls in case you get trouble trying to download kindly drop a comment.

Download any type of hausa novel which include Hausa Love, Adventure, fiction, Fantasy and other genre Hausa Novel paid and free and read them in confort of your zone at Arewabooks.Com


Domin Sauke Littafin Sai Ku Dannan inda aka saka Download Now!

 



Author’s Contact

  • Name : A'isha Muhammad
  • Nick Name : Maman Teddy
  • Whatsapp Number : 08081202932
  • Nationality : Nigeria
  • Group : Unknown

The Book is not free


Comments

Popular posts from this blog

Banana Island Complete Novel Document

Deen House Romantic Story Hausa Novel